Shugaba Buhari ya bada wannan umurni ne a yayin bikin yaye hafsoshin soji 247 a garin Jaji dake jihar Kaduna da suka halarci kwas na 44.
Ya ce shekaru 12 da suka wuce sun kasance cike da kalubale, ganin barazanar tsaro iri iri da suka addabi kasar.

Shugaba Buhari ya bada wannan umurni ne a yayin bikin yaye hafsoshin soji 247 a garin Jaji dake jihar Kaduna da suka halarci kwas na 44.
Ya ce shekaru 12 da suka wuce sun kasance cike da kalubale, ganin barazanar tsaro iri iri da suka addabi kasar.

"People ask me what I do in the winter when there's no baseball. I'll tell you what I do. I stare out the window and wait for spring."
~ Rogers Hornsby
Leave a comment