Gwamnan jihar kano abdullahi umar ganduje ya bayyana cewar yana daya daga cikin wadanda suka baiwa dan takarar shugaban kasa a karkashin jam’iyyar Apc bola tinubu shawar ya zabi musulmi a matsayin mataimakinsa, ganduje
y fadai hakanne a yayin zantawarsa da sashen hausa na BBC

Leave a comment