
Kasurgumin dan bindigar nan da a kwanan nan aka nada shi Sarkin Fulani ’Yandoton Daji, Ado Aleiro ya yi kurin cewa ba ya satar mutane ko garkuwa da su idan ya kai farmaki garuruwa.

Jaridar Aminiya ta rawaito
Nadin sarautar Aleiro, wanda shi ne jagoran ’yan ta’adda a Tsafe da Faskari a jihohin Zamfara da Katsina, ya jawo ce-ce-ku-ce a fadin kasar nan.
Leave a comment