Ministan yada labarai a Najeriya Alhaji Lai Mohammed, ya bayyana barazanar sace shugaban kasa Muhammadu Buhari da ‘yan ta’ada suka yi a matsayin abin dariya.

Idan za a iya tunawa, ‘yan ta’adan sun fitar da wani bidiyon, idan suka yi barazanar yin garkuwa da Buhari da Gwamna Nasir El-Rufai na jihar Kaduna tare da kashe su.

Leave a comment

Quote of the week

"People ask me what I do in the winter when there's no baseball. I'll tell you what I do. I stare out the window and wait for spring."

~ Rogers Hornsby
Design a site like this with WordPress.com
Get started