Kungiyar malaman jami’o’i, ASUU ta kara yajin aiki da ta fara watanni biyar da suka gabata da wasu makonni hudu.

Idan zaa iya tunawa; malaman da ke yajin aikin sun rufe jami’o’in gwamnati ne a ranar 14 ga Fabrairu, 2022, biyo bayan gazawar gwamnatin tarayya wajen aiwatar da yarjejeniyar aiki (MoA) da bangarorin biyu suka shigar a shekarar 2020.

Leave a comment

Quote of the week

"People ask me what I do in the winter when there's no baseball. I'll tell you what I do. I stare out the window and wait for spring."

~ Rogers Hornsby
Design a site like this with WordPress.com
Get started