
Mun ba Shugaba Buhari sa’o’i 48 ya janye barazanar sanya takunkumi da gwamnatinsa ke yi wa BBC da jaridar Daily Trust kan yada bidiyon ‘yan bindiga in ji kungiyar SERAP mai fafutukar samar da shugabanci nagari a Najeriya.
Shin irin wannan barazanar ta gwamnatin Buhari kan kafafen yada labarai, kyautata tsaron kasa ne ko kokarin rufe zahirin abin da ke faruwa?
Leave a comment