Ministan sadarwar Najeriya Professor Isah Ali Pantami, ya nuna rashin gamsuwa da karin kudin kiran waya da na sakon ‘tes‘ a kasar.

A cewar Minista Pantami abin da ya fi dacewa shi ne gwamnati da sauran masu hannu a harkar sadarwa su tallafa wa sashen ne, amma ba dora masa wani nauyi na haraji ba. Ina ra’ayinku?

Leave a comment

Quote of the week

"People ask me what I do in the winter when there's no baseball. I'll tell you what I do. I stare out the window and wait for spring."

~ Rogers Hornsby
Design a site like this with WordPress.com
Get started