Gwamnan jihar Borno, Farfesa Babagana Umara Zulum a lokacin da ya kai ziyara har gonaki goma na talakawan jihar sa a ƙananan hukumomi huɗu, inda ya tattauna da su on jin matsalalolin da suke son gwamnati ta taimaka musu wurin magancewa.

Tambaya: Shin gwamnan jihar ku ya taba ziyarartar wasu daga cikin gonakin talakawan jihar sa domin jin matsalolin su daga bakunan su? Ko dai a kafafen yaɗa labarai kawai ya ke jin ƙorafe-ƙorafen su?

Leave a comment

Quote of the week

"People ask me what I do in the winter when there's no baseball. I'll tell you what I do. I stare out the window and wait for spring."

~ Rogers Hornsby
Design a site like this with WordPress.com
Get started