Malaman jami’o’in Najeriya na nuna damuwa kan yadda gwamnatin tarayya ta biya su rabin albashinsu na watan Oktoba.

A ranar 14 ga watan jiya ne malaman suka koma aiki, inda duk suka yi zaton bisa doka za a biya su cikakken albashin watan.

Watanni takwas ne suka kwashe suna yajin aiki a Najeriya, kafin kotu ta ba da umurnin su koma aiki.

Leave a comment

Quote of the week

"People ask me what I do in the winter when there's no baseball. I'll tell you what I do. I stare out the window and wait for spring."

~ Rogers Hornsby
Design a site like this with WordPress.com
Get started